عن عبد الله بن سَرْجس، قال: رأيتُ النبي صلى الله عليه وسلم وأكلتُ معه خُبْزا ولحْمًا، أو قال ثَرِيدًا، قال فقلتُ له: أَسْتَغْفَرَ لك النبي صلى الله عليه وسلم ؟ قال: نعم، ولك، ثم تَلا هذه الآية {وَاسْتَغْفِرْ لِذَنْبِكَ وَلِلْمُؤْمِنِينَ وَالْمُؤْمِنَاتِ} [محمد: 19] قال: ثم دُرْتُ خَلْفَه فنَظَرْتُ إلى خاتَم النُّبوة بين كَتِفَيْه، عند ناغِض كَتِفِه اليُسْرى، جُمْعًا، عَلَيْه خِيلانٌ كأمْثال الثَّآلِيلِ.
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abdullahi Bn Sarjis, ya ce: naga Manzon Allah SAW kuma muka ci Gurasa da Nama tare da shi, ko kuma ya ce: Tharid, ya ce: sai na ce da shi: Manzon Allah SAW yayi Maka Istigfari? ya ce: Ey, haka ma kai sannan ya karanta wannan Ayar: "Kuma ka nemi gafarar zunubanka da kuma Muminai Maza da Mata" [Muhammad" ya ce: sannan na kewa bayansa sai naga Hatimin Annabta a tsakanin Kafaxunsa, a gefen Kafaxarsa na Hagu, kamar dunqulen hannu, akansa tabo, Kamar qwan tattabara
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Babban Sahabin Annabi Abdullahi Bn Sarjis yana cewa: cewa shi yaga Manzon Allah SAW kuma muka ci Gurasa da Nama tare da shi, ko kuma ya ce: Tharid, ya ce: sai na ce da shi: Manzon Allah SAW yayi Maka Istigfari? ya ce: Ey, haka ma kai sannan ya karanta wannan Ayar: "Kuma ka nemi gafarar zunubanka da kuma Muminai Maza da Mata" [Muhammad19: " ya ce: sannan na kewa bayansa sai naga Hatimin Annabta a tsakanin Kafaxunsa, a gefen Kafaxarsa na Hagu, kamar dunqulen hannu, akansa tabo, Kamar qwan tattabara, kuma ya sava da launin jikinsa SAW, kuma wannan baya savawa da riwayar da ta sifanta Hatimin da gashi ne da ya tattaru wuri xaya, da kuma wanda ya Kamanta ta Qwan Tattabara, to dukkan waxan can zai yiwu su taru wuri xaya.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin