عن أنس بن مالك رضي الله عنه ، قال: دخَل علينا النبي صلى الله عليه وسلم فَقَالَ عِنْدَنا، فعَرِقَ، وجاءت أمِّي بقَارُورَة، فَجَعَلَتْ تَسْلُتُ العَرَق فيها، فاستَيْقَظ النبي صلى الله عليه وسلم فقال: «يا أمَّ سُليم ما هذا الذي تَصْنَعِين؟» قالت: هذا عَرَقُك نَجْعَله في طِيبِنا، وهو مِنْ أَطْيَب الطِّيبِ.
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya shogo mana sai ya yi baccin Rana a wajrnmu sai yayi Gumi sai Mahaifiyata ta zo da kwalba, sai ta fara zuba gumin a cikinta, sai Manzon Allah SAW ya farka, sai ya ce: "Ya ke Babar Sulaim Mai kike yi haka?" sai ta ce: Wannan guminka ne da zamu sanya shi a Turarenmu, kuma yafi kowane turare
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- ya na bada labari cewa Manzon Allah SAW ya shigo mana Gidanmu sai ya yi baccin Rana a wajrnmu sai yayi Gumi sai Mahaifiyar Anas ta zo da kwalba, sai ta fara zuba gumin a cikinta, sai Manzon Allah SAW ya farka, sai ya ce: "Ya ke Babar Sulaim Mai kike yi haka?" sai ta ce: Wannan guminka ne da zamu sanya shi a Turarenmu, kuma yafi kowane turare

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin