عن سَلَمة بن الأَكْوع رضي الله عنه قال: غَزَوْنا مع رسول الله صلى الله عليه وسلم حُنَينًا، فلما واجَهْنا العدوَّ تقدَّمتُ فأَعْلُو ثَنِيَّة، فاستَقْبَلَني رجُل من العدو، فَأَرْمِيه بسَهْم فتَوَارَى عَني، فما دَرَيت ما صَنَع، ونظرتُ إلى القوم فإذا هُمْ قد طَلَعوا من ثَنِيَّة أخرى، فالتَقَوْا هُمْ وصَحابة النبي صلى الله عليه وسلم ، فولَّى صحابة النبي صلى الله عليه وسلم وأَرجِعُ مُنْهَزِمًا، وعليَّ بُرْدَتان مُتَّزِرًا بإحداهما مُرْتَدِيًا بالأخرى، فاستُطلِق إِزاري فجَمَعْتُهما جميعا، ومررتُ على رسول الله صلى الله عليه وسلم مُنْهَزِمًا وهو على بَغْلَتِه الشَّهْباء، فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «لقد رَأَى ابنُ الأكْوَع فَزَعًا»، فلما غَشَوا رسول الله صلى الله عليه وسلم نَزَل عن البَغْلة، ثم قَبَضَ قَبْضَة مِن ترابٍ مِن الأرض، ثم استقْبَلَ به وجوههم، فقال: «شاهَت الوجوه»، فما خَلَق الله منهم إنسانًا إلا مَلَأَ عيْنَيْه ترابًا بِتِلك القبْضَة، فَوَلَّوا مُدْبِرين، فَهَزَمَهم الله عز وجل ، وقَسَّم رسول الله صلى الله عليه وسلم غَنائِمهم بين المسلمين.
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Salamah Bn Al-akwa'a -Allah ya yarda da shi- ya ce: Mun yaqi tare da Manzon Allah SAW a Hunain yayin da muka fuskanci abokan gaba sai na nayi gaba sai suka hau Thaniyya, sai wani Mutum ya fuskance ni daga cikin abokan gaba, sai na harbe shi da kibiya sai ya vace mun bansan mai ya faru ba,sai na tubi Mutane sai na gansu sun hau wani thaniyat sai suka haxu da Sahabban Manzon Allah SAW sai Sahabbai suka juya da baya sai na juyo nima na karaya, kuma ina sanye da Mafai biyu xaya na xaura xayan kuma na lulluva, sai na cire xayan na haxe su waje xaya baki xaya, na wuce Manzon Allah SAW an cinye shi da yaqi kuma yana kan Alfadararsa wacce Al-shahbaa, Sai Manzon Allah SAW ya ce: "Haqiqa Ibn Al-akwa'a tsoro" to yayin da suka lulluve Manzon Allah SAW sai ya sauka daga kan Al-fadarin, sannan ya danqi Qasa sannan ya fuskance su da ita wajen Fuskokinsu sai ya ce: "Fuskoki sunyi Muni" babu wani daga cikin su face Qasa ta cika Idanusa da wannan Qasar, sai suka juya aguje, sai Allah ya ruguzasu, sai Manzon Allah SAW ya raba ganimarsu a tsakanin Musulmai
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Salama Bin Al-akwa'a yana bada Labarin cewa shi yaqi tare da Manzon Allah SAW a Hunain yayin da muka fuskanci abokan gaba sai na nayi gaba sai suka hau Thaniyya, sai wani Mutum ya fuskance ni daga cikin abokan gaba, sai na harbe shi da kibiya sai ya vace mun bansan mai ya faru ba,sai na tubi Mutane sai na gansu sun hau wani thaniyat sai suka haxu da Sahabban Manzon Allah SAW sai Sahabbai suka juya da baya sai na juyo nima na karaya, kuma ina sanye da Mafai biyu xaya na xaura xayan kuma na lulluva, sai na cire xayan na haxe su waje xaya baki xaya, na wuce Manzon Allah SAW an cinye shi da yaqi kuma yana kan Alfadararsa wacce Al-shahbaa, Sai Manzon Allah SAW ya ce: "Haqiqa Ibn Al-akwa'a tsoro" to yayin da suka lulluve Manzon Allah SAW sai ya sauka daga kan Al-fadarin, sannan ya danqi Qasa sannan ya fuskance su da ita wajen Fuskokinsu sai ya ce: "Fuskoki sunyi Muni" babu wani daga cikin su face Qasa ta cika Idanusa da wannan Qasar, sai suka juya aguje, sai Allah ya ruguzasu, sai Manzon Allah SAW ya raba ganimarsu a tsakanin Musulmai

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara
Manufofin Fassarorin