عَنْ مُعَاوِيَةَ رضي الله عنه قَالَ: سَمِعْتُ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَقُولُ:

«إِنَّكَ إِنِ اتَّبَعْتَ عَوْرَاتِ النَّاسِ أَفْسَدْتَهُمْ، أَوْ كِدْتَ أَنْ تُفْسِدَهُمْ» فَقَالَ أَبُو الدَّرْدَاءِ رضي الله عنه: كَلِمَةٌ سَمِعَهَا مُعَاوِيَةُ مِنْ رَسُولِ اللَّهِ نَفَعَهُ اللَّهُ تَعَالَى بِهَا.
[صحيح] - [رواه أبو داود]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Mu'awiya -Allah ya yarda da shi- ya ce naji Manzon Allah SAW yana cewa: "Lallai kai in ka bibiyi Al-aurar Musulmai zaka vata su, ko ka kusa ka vata su"
Ingantacce ne - Abu Daud Ya Rawaito shi

Bayani

Idan kun bi Al-aurar musulmai ta hanyar leken asiri kan yanayin su, da neman kuskuren su, da tona kurakuran su da suke boyewa a bayyane game da su, tona musu asiri da bayyana rufin su, rage jin kunyar su, to sai su kuskura su aikata irin wadannan zunuban. - bayan basu sani ba - Allah shine mafi sani game dasu sai Allah. Maxaukakin.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Kurdawa Portuguese Yaran Tamili
Manufofin Fassarorin

Ma"anonin Kalmomi