«إِنَّكَ إِنِ اتَّبَعْتَ عَوْرَاتِ النَّاسِ أَفْسَدْتَهُمْ، أَوْ كِدْتَ أَنْ تُفْسِدَهُمْ» فَقَالَ أَبُو الدَّرْدَاءِ رضي الله عنه: كَلِمَةٌ سَمِعَهَا مُعَاوِيَةُ مِنْ رَسُولِ اللَّهِ نَفَعَهُ اللَّهُ تَعَالَى بِهَا.
[صحيح] - [رواه أبو داود] - [سنن أبي داود: 4888]
المزيــد ...
Daga Mu'awiya -Allah ya yarda da shi- ya ce naji Manzon Allah SAW yana cewa: "Lallai kai in ka bibiyi Al-aurar Musulmai zaka vata su, ko ka kusa ka vata su"
[Ingantacce ne] - [Abu Daud Ya Rawaito shi]
Idan kun bi Al-aurar musulmai ta hanyar leken asiri kan yanayin su, da neman kuskuren su, da tona kurakuran su da suke boyewa a bayyane game da su, tona musu asiri da bayyana rufin su, rage jin kunyar su, to sai su kuskura su aikata irin wadannan zunuban. - bayan basu sani ba - Allah shine mafi sani game dasu sai Allah. Maxaukakin.