Karkasawa: . . . .
عَنِ الْمُغِيرَةِ بْنِ شُعْبَةَ رضي الله عنه:

أنَّ النَّبِيَّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ تَوَضَّأَ فَمَسَحَ بِنَاصِيَتِهِ وَعَلَى الْعِمَامَةِ وَعَلَى الْخُفَّيْنِ.
[صحيح] - [رواه مسلم] - [صحيح مسلم: 247]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Mugira Bn Shu'aba -Allah ya yarda da shi- Lallai cewa Annabi SAW yayi Al-wala sai ya shafi tsakiyar kansa, da kuma kan Rawaninsa da Huffinsa
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]

Bayani

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (17)
kashe kashe
  • . . .