عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما قال: «جَمَع النبيُّ صلى الله عليه وسلم بين المغرب والعشاء بِـجَمْع، لِكُلِّ واحدة منهما إقامة، ولم يُسَبِّحْ بينهما، ولا على إثْرِ واحدةٍ مِنْهُمَا».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Umar Allah ya yarda da su ya ce: "Annabi ya hada tsakanin Magriba da Isha kuma kowacce daya akwai Iqama, kuma bai yi tasbihi a tsakaninsu sai a karshe daya"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Yayin da rana ta fadi a ranar Arfa Annabi ya juyo izuwa Muzdalifa, sai ya sallaci Magriba da isha, Hadawa a karshen lokacin ta biyu, da Ikama ga kowacce, kuma bai sallaci Nafila; sabida tabbatar da ma'anar hadawar, kuma bai ba bayan su ma don ya sami Isashen hutu, don ya shirywa sauran ragowar aikin Hajjinsa

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin