عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما : «أن رسول الله صلى الله عليه وسلم نهى عن الشِّغَارِ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Umar - Allah ya yarda da shi - zuwa ga Annabi : "Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- ya hana Auren Musanya"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Asalin Daurin Aure cewa baya cika sai anbawa Mace Sadaki, sakamakon abinda zata bayar na bada kanta, don haka Annabi ya hana irin wannan Aure na Jahilliyya, wanda Waliyyan mata suke zaluntarta iyayen gida ma, yadda suke Aurar da su ba tar da Sadaki ba da zzai Mayar musu da amfani zuwa gare su ba, sai dai da abinda zai biya musu bukatar sha'awar su kawai, sai su gabatar da su ga Mazaje, suma da niyyar su Aurar musu da yayansu ba tare da anbada Sadaki ba, to wannan zalunci ne kuma yin iko ne da abunda Allah ya basu na Al'aura ba ta hanyar da Allah ya saukar ba kuma hakan ya kasance Haramun ne kuma in anyi batacce ne.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin