Karkasawa: . . .
عَنْ أَنَسٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ قَالَ: قَالَ النَّبِيُّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

«مَا بُعِثَ نَبِيٌّ إِلَّا أَنْذَرَ أُمَّتَهُ الأَعْوَرَ الكَذَّابَ، أَلاَ إِنَّهُ أَعْوَرُ، وَإِنَّ رَبَّكُمْ لَيْسَ بِأَعْوَرَ، وَإِنَّ بَيْنَ عَيْنَيْهِ مَكْتُوبٌ كَافِرٌ».
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح البخاري: 7131]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwaga Annabi:""Babu wani annabi fa sai ya gargadi Mutanensa Mai Ido daya Makaryaci ku saurara kuji cewa shi Mai ido daya ne, kuma lallai Ubangijinku -Maigirma da daukaka- ba Mai ido daya bane, kuma an rubuta a goshinsa Kafiriri ne"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (17)
kashe kashe
  • . .