«مَا بُعِثَ نَبِيٌّ إِلَّا أَنْذَرَ أُمَّتَهُ الأَعْوَرَ الكَذَّابَ، أَلاَ إِنَّهُ أَعْوَرُ، وَإِنَّ رَبَّكُمْ لَيْسَ بِأَعْوَرَ، وَإِنَّ بَيْنَ عَيْنَيْهِ مَكْتُوبٌ كَافِرٌ».
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح البخاري: 7131]
المزيــد ...
An rawaito daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwaga Annabi:""Babu wani annabi fa sai ya gargadi Mutanensa Mai Ido daya Makaryaci ku saurara kuji cewa shi Mai ido daya ne, kuma lallai Ubangijinku -Maigirma da daukaka- ba Mai ido daya bane, kuma an rubuta a goshinsa Kafiriri ne"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]