عن عروة، عن عائشة رضي الله عنها:

أن النبي صلى الله عليه وسلم قَبَّلَ بعض نسائه، ثم خرج إلى الصلاة ولم يتوضَّأ، قال: قلت: من هي إلا أنت؟ فَضَحِكت.
[ضعيف] - [رواه الترمذي وأحمد وأبو داود والنسائي في الكبرى وابن ماجه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Ura daga Aisha -Allah ya yarda da ita= zuwa ga manzon Allah "Lallai cewa Manzon Allah SAW ya sunbanci Wata daga cikin Matansa, sannan ya futa Sallah kuma bai sake Alwala ba"
Ingantacce ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin

Ma"anonin Kalmomi