Karkasawa: . . .
عَنْ عَائِشَةَ أم المؤمنين رضي الله عنها قَالَتْ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

«خُلِقَتِ الْمَلَائِكَةُ مِنْ نُورٍ، وَخُلِقَ الْجَانُّ مِنْ مَارِجٍ مِنْ نَارٍ، وَخُلِقَ آدَمُ مِمَّا وُصِفَ لَكُمْ».
[صحيح] - [رواه مسلم] - [صحيح مسلم: 2996]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An karvo daga Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- ta ce: Manzon Allah SAW ya ce: "An halicci Mala'iku daga Haske, kuma an halicci Aljanu daga garwashin Wuta, kuma an halicci Adam daga abunda ya Wasaftamuku"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]

Bayani

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (17)
kashe kashe
  • . .
  • . .