عن أبي هريرة -رضي الله عنه- عن النبيِّ -صلى الله عليه وسلم- قال: "ما بَعَثَ اللهُ نبياً إلا رَعَى الغَنَمَ"، فقالَ أصحابُهُ: وأنتَ؟، قال: "نعم، كُنتُ أرعَاها على قَرَارِيطَ لأهلِ مكةَ".
[صحيح.] - [رواه البخاري.]
المزيــد ...
"Allah bai aiki wani Annabi ba sai yayi kiwon Dabbobi, sai Sahabbansa suka ce: kai fa? yace "E, nakasance ina kiwonsu kan wasu Kwabbai ga Mutanen Makka"
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi