«مَا أَذِنَ اللهُ لِشَيْءٍ مَا أَذِنَ لِنَبِيٍّ حَسَنِ الصَّوْتِ يَتَغَنَّى بِالْقُرْآنِ يَجْهَرُ بِهِ».
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح مسلم: 792]
المزيــد ...
An rawaito daga Abhu Huraira -Allah ya yarda da shi- daga Annabi ya ce: "Allah baiyi izini ga Annabi da wani Abu ba kamar yadda yayi izini da ya kawata Muryasa da Qur'ani"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]