كُنْتُ نَذَرْتُ فِي الجَاهِلِيَّةِ أَنْ أَعْتَكِفَ لَيْلَةً فِي المَسْجِدِ الحَرَامِ، قَالَ: «فَأَوْفِ بِنَذْرِكَ»، متفقٌ عليه، وفي لفظٍ لمسلمٍ: «يومًا».
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح البخاري: 2032]
المزيــد ...
Daga Umar Dan Khattab - Allah ya yarda da su -Ya ce Na ce: Na ce: "a Manzon Allah , Lallai ni nakasan ce nayi Bakance a Jahiliyya cewa Zanyi E'itikafin Dare daya - Kuma a cikin wata Riwaya Kwana daya - a Masallacin Ka'aba? Sai ya ce : to kacika Bakancenka"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Umar Dan Khattab -Allah ya yarda da shi -yayi Bakancen yin E'itikafi a Masallacin Ka'aba, Sai ya tambayi Annabi kan Hukuncin Bakancensa. wanda yayi a Kahiliyya sai Annabi ya Umarce shi da ya cika Bakancensa.Taisirul Allam (Shafi353) Tanbihu Al'afham (Mujalladi3/480)