Karkasawa: . . .
+ -
عَنِ ابْنِ عُمَرَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمَا: أَنَّ عُمَرَ سَأَلَ النَّبِيَّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ:

كُنْتُ نَذَرْتُ فِي الجَاهِلِيَّةِ أَنْ أَعْتَكِفَ لَيْلَةً فِي المَسْجِدِ الحَرَامِ، قَالَ: «فَأَوْفِ بِنَذْرِكَ»، متفقٌ عليه، وفي لفظٍ لمسلمٍ: «يومًا».
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح البخاري: 2032]
المزيــد ...

Daga Umar Dan Khattab - Allah ya yarda da su -Ya ce Na ce: Na ce: "a Manzon Allah , Lallai ni nakasan ce nayi Bakance a Jahiliyya cewa Zanyi E'itikafin Dare daya - Kuma a cikin wata Riwaya Kwana daya - a Masallacin Ka'aba? Sai ya ce : to kacika Bakancenka"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Umar Dan Khattab -Allah ya yarda da shi -yayi Bakancen yin E'itikafi a Masallacin Ka'aba, Sai ya tambayi Annabi kan Hukuncin Bakancensa. wanda yayi a Kahiliyya sai Annabi ya Umarce shi da ya cika Bakancensa.Taisirul Allam (Shafi353) Tanbihu Al'afham (Mujalladi3/480)

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Uighur Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Sinhalese Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin
kashe kashe
  • . .