عن عائشة رضي الله عنها أن رسول الله صلى الله عليه وسلم كان يقول: «إنَّ أمركنَّ لمِمَّا يُهِمُّني بعدي، ولن يصبر عليكن إلا الصابرون». قال: ثم تقول عائشة، فسقى الله أباك من سَلْسَبيل الجنة، تريد عبد الرحمن بن عوف، وقد كان وَصَل أزواج النبي صلى الله عليه وسلم بمال، يقال: بيعت بأربعين ألفا.
[حسن] - [رواه الترمذي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Aisha -Allah ya yarda da ita- cewa manzon Allah SAW ya kasance yana cewa: "Lallai Al-amarinku yana cikin abunda yake damuna bayana, babu mai iya haquri da ku sai mai haquri" ya ce: sannan Aisha tace, to Allah ya shayar da Mahaifinka Salsabilan Al-janna, tana nufin Abdulraman Bn Auf, kuma haqiqa ya Kasance yaci gaba da kula da matan Annabi SAW da Kuxi ana cewa: an siyar da ita da Dubu Arabain
Hasan ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

An rawaito daga Abu salama Bn Abdulrahman Bn Auf -Allah ya yarda da shi- cewa uwar Muminai Aisha -Allah ya yarda da ita- ta ce:Lallai Manzon Allah SAW ya nemi Auren Matansa yana mai cewa lallai ni yana baqantamun sha'aninku da rayuwarku yadda zata kasance bayan Mutuwa ta, saboda ban bar muku gado ba, kuma cewa babu mai iya haqurin ciyar da ku sai Masu haquri sannan Aisha ta ce da Abu salama Allah ya shayar da Mahaifinka Abdulrahman Bn Auf da ruwan Al-jannah wacce ake kira Salsabil kuma haqiqa yayi sadaka ha Matan Manzon Allah SAW da wata gona wacce aka sayar da iya kan kuxi da ya kai Dinare Dubu Arba'in

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin