عن أبي هريرة، قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم: «لا صلاةَ لِمن لا وُضوءَ له، ولا وُضوءَ لِمن لم يَذْكر اسم الله تعالى عليه».
[ضعيف] - [رواه أبو داود وابن ماجه وأحمد]
المزيــد ...
Daga Abu Huraira. ya ce: Manzon Allah SAW: "Babu Sallah ga duk wanda bashi da Al-wala, kuma babu Al-wala ga duk wanda bai anbaci sunan Allah ba a Al-walar"
Abu Hurairah, Allah ya kara yarda a gare shi, yana fada a cikin wannan hadisi a kan manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - cewa ya yi hukunci cewa sallar wanda bai yi alwala ba, ba ta da inganci, kawai kamar yadda ya shar'anta cewa alwala ga mutumin da bai ambaci sunan Allah a kansa ba bai ce: da sunan Allah ba Kafin alwala, hadisi ya shardanta wajabcin sanya suna yayin alwala, kuma duk wanda ya bari da gangan, to alwalar sa ta baci, kuma duk wanda yayi alwala ba tare da sunanta ba ta hanyar mantuwa ko jahiltar hukuncin musulunci, to alwalar sa tana nan.
وجوب التسمية عند الوضوء مع الذكر، وسقوطها مع النسيان.بحسب ما قرأت في موقع إسلام ويب : التسمية عند الوضوء عند الجمهور لا يضر تركها و لكنها مستحبة و أوجبها الإمام أحمد لذا أرى يجب توضيح هذه المسألة كما ان جاء في سنن أبي داود: حدثنا أحمد بن عمرو بن السرح حدثنا ابن وهب عن الدراوردي قال: وذكر ربيعة أن تفسير حديث النبي صلى الله عليه وسلم: لا وضوء لمن لم يذكر اسم الله عليه أنه الذي يتوضأ ويغتسل ولا ينوي وضوءا للصلاة ولا غسلا للجنابة. سأحيلكم لمصدري من موقع إسلام ويب : https://www.islamweb.net/ar/fatwa/188967/%D8%AD%D9%83%D9%85-%D8%A7%D9%84%D8%AA%D8%B3%D9%85%D9%8A%D8%A9-%D8%B9%D9%86%D8%AF-%D8%A7%D9%84%D9%88%D8%B6%D9%88%D8%A1