+ -

عن أبي هريرة رضي الله عنه أَنَّ النَّبِيَّ - صلى الله عليه وسلم - قَالَ: ((إِذَا جَلَسَ بين شُعَبِهَا الأَربع، ثم جَهَدَهَا، فَقَد وَجَبَ الغُسْلُ)) . وفي لفظ ((وإن لم يُنْزِل)).
[صحيح] - [الرواية الأولى: متفق عليها. الرواية الثانية: رواها مسلم]
المزيــد ...

Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: (Idan ya zauna tsakanini cinyoyinta da kafafuwanta kuma ya tara da ita to wanka ya wajaba).((A wani lafazin ko bai zubar da mani ba)
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Idan Mutum ya zauna takanin hannuwan mace da kafafuwanta, ya kuma shigar da gabansa cikin gabanta, to wankan janaba ya zama tials koda mani bai fita ba; Saboda shigar da zakari kadai cikin farji na daga abubuwanda ke tilasta yin wankan janaba.

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Uighur Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin