عن أبي هريرة قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «ابْنَا العاصِ مؤمنان: عمروٌ وهشامٌ».
[صحيح] - [رواه أحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Ankarvo daga Abu huraira ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "'Ya'yan Al-as Muminai ne Amr da Hisham"
Ingantacce ne - Ahmad ne ya rawaito shi

Bayani

Manzon Allah SAW a cikin wannan Hadisin yana shaidat Amr Bn Al-ass da Xan Uwansa Hisham Bn Ass da Imani, To Allah ya qara yadda a gare su, kuma cikinsa ya qunshi raddi ga wanda yake sukar Sahabbai -Allah ya yarda da su

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara
Manufofin Fassarorin