Karkasawa: . . .
عَنْ بُرَيْدَةَ رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلّى الله عليه وسلم:

«مَنْ حَلَفَ، فَقَالَ: إِنِّي بَرِيءٌ مِنَ الْإِسْلَامِ، فَإِنْ كَانَ كَاذِبًا فَهُوَ كَمَا قَالَ، وَإِنْ كَانَ صَادِقًا فَلَنْ يَرْجِعَ إِلَى الْإِسْلَامِ سَالِمًا».
[صحيح] - [رواه أبو داود والنسائي في الكبرى وأحمد] - [سنن أبي داود: 3258]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Buraidah, Allah ya yarda da shi, ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Duk wanda ya rantse ya ce: Ni barrantacce ne daga Musulunci, idan ya kasance makaryaci ne, to ya kasance kamar yadda ya ce, kuma idan ya kasance mai gaskiya, to ba zai dawo Musulunci ba cikin kwanciyar hankali."
[Ingantacce ne] - [Al-Nasa'i Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi - Ahmad ne ya rawaito shi]

Bayani

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (18)
kashe kashe
  • . .