«مَنْ عَلِمَ الرَّمْيَ، ثُمَّ تَرَكَهُ، فَلَيْسَ مِنَّا» أَوْ «قَدْ عَصَى».
[صحيح] - [رواه مسلم] - [صحيح مسلم: 1919]
المزيــد ...
An karbo daga Ukubat Bn Amir -Allah ya yarda da shi- Zuwa ga Annabi:"Duk wanda ya koyi Harbin Kibiya, sannan ya barshi ya Manta, to baya tae da mu, ko kuma hakika yayi Sabo"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]