دَخَلَ عَلَيَّ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ ذَاتَ يَوْمٍ وَهُوَ مَسْرُورٌ، فَقَالَ: «يَا عَائِشَةُ، أَلَمْ تَرَيْ أَنَّ مُجَزِّزًا المُدْلِجِيَّ دَخَلَ عَلَيَّ فَرَأَى أُسَامَةَ بْنَ زَيْدٍ وَزَيْدًا وَعَلَيْهِمَا قَطِيفَةٌ، قَدْ غَطَّيَا رُؤُوسَهُمَا وَبَدَتْ أَقْدَامُهُمَا، فَقَالَ: إِنَّ هَذِهِ الأَقْدَامَ بَعْضُهَا مِنْ بَعْضٍ».
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح البخاري: 6771]
المزيــد ...
An rawaito daga Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- cewa Manzon Allah ya shigo wurina yana cikin farin ciki fuskarsa haske, sai ya c: "Baka ga Mujazzar ba dazu ya kalli Zaid Bn Harisah da Usama Bn Zaid, sai ya ce: Lallai wadan kafafuwa sunyi kama da juna" a cikin wata riwayar kuma da lafazin: "Ya kasance Mujazzar Masanin Nasaba"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]