Karkasawa: . . .
+ -
عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رضي الله عنه أَنَّ رَسُولَ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ:

«إِذَا أَمَّنَ الْإِمَامُ فَأَمِّنُوا، فَإِنَّهُ مَنْ وَافَقَ تَأْمِينُهُ تَأْمِينَ الْمَلَائِكَةِ غُفِرَ لَهُ مَا تَقَدَّمَ مِنْ ذَنْبِهِ».
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح مسلم: 410]
المزيــد ...

Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi: uwa ga Annabi "Idan Liman yace Ameen kuma kuce Ameen, domin duk wanda Ameen dinsa ta dace da Ameen din Mala'iku to angafarta masa abunda ya gabata na zunubansa.
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - ya ma duk Umarcemu muce Ameen idan liman ya ce Ameen , domin wannan lokacin shi ne lokacin Ameen din Mala'iku kuma duk wanda tasa ta dace da ta Mala'iku to angafarta Masa Zunubansa da suka gabata.

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Uighur Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Sinhalese Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin
kashe kashe
  • . .