«مَا بَعَثَ اللَّهُ نَبِيًّا إِلَّا رَعَى الغَنَمَ»، فَقَالَ أَصْحَابُهُ: وَأَنْتَ؟ فَقَالَ: «نَعَمْ، كُنْتُ أَرْعَاهَا عَلَى قَرَارِيطَ لِأَهْلِ مَكَّةَ».
[صحيح] - [رواه البخاري] - [صحيح البخاري: 2262]
المزيــد ...
"Allah bai aiki wani Annabi ba sai yayi kiwon Dabbobi, sai Sahabbansa suka ce: kai fa? yace "E, nakasance ina kiwonsu kan wasu Kwabbai ga Mutanen Makka"