Karkasawa: . . . .
عَنْ طَلْقِ بْنِ عَلِيٍّ رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

«إِذَا الرَّجُلُ دَعَا زَوْجَتَهُ لِحَاجَتِهِ فَلْتَأْتِهِ، وَإِنْ كَانَتْ عَلَى التَّنُّورِ».
[حسن] - [رواه الترمذي] - [سنن الترمذي: 1160]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Abu Talq Bn Ali -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Idan Mutum ya kirawo Matarsa saboda bukatarsa to taje masa kuma ko da ta kasance takan Tanderu ne"
[Ingantacce ne] - [Al-Tirmithi Ya Rawaito shi]

Bayani

Idan Mutum ya kirawo Matarsa don Jima'i to ya wajaba akanta ta amsa bukatarsa, kuma koda tana cikin Shagala wani aiki wanda ba za'a iya yi ba sai ita, Kamar tana yin Gurasa ko tana girki.

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (17)
kashe kashe
  • . . .