«إِذَا أَرَادَ اللهُ بِعَبْدٍ خَيْرًا اسْتَعْمَلَهُ قَبْلَ مَوْتِهِ» فَسَأَلَهُ رَجُلٌ مِنَ الْقَوْمِ: مَا اسْتَعْمَلَهُ؟ قَالَ: «يَهْدِيهِ اللهُ عَزَّ وَجَلَّ إِلَى الْعَمَلِ الصَّالِحِ قَبْلَ مَوْتِهِ، ثُمَّ يَقْبِضُهُ عَلَى ذَلِكَ».
[صحيح] - [رواه أحمد] - [مسند أحمد: 17217]
المزيــد ...
An karvo daga Umar Al-juma'i -Allah ya yarda da shi- cewa Manzon ALlah SAW ya ce: "Idan Allah yana son Al-kairi ga Bawa sai yayi anfani da shi kafin Mutuwarsa" sai wani daga cikin Mutane ya tambaye shi, ta yaya zai yi aiki da shi? sai ya ce: "Allah sai ya shirye shi zuwa aiki na gari kafin Mutuwarsa, sannan ya kavi rayuwarsa a kansa"
Lallai Allah idan yana nufin Al-kairi ga wani Bawa daga cikin Bayinsa sai ya datar da shi da aiki nagari kafin Mutuwarsa har ya samu ya Mutu kan wannan aikin, sai ya samu kyakkyawan Qarshe, sai ya shiga Al-janna