Karkasawa: . . .
عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

«مَنْ تَابَ قَبْلَ أَنْ تَطْلُعَ الشَّمْسُ مِنْ مَغْرِبِهَا تَابَ اللهُ عَلَيْهِ».
[صحيح] - [رواه مسلم] - [صحيح مسلم: 2703]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abu Hurairah, Allah ya yarda da shi, ya ce: Manzon Allah mai tsira da amincin Allah ya ce: "Duk wanda ya tuba kafin rana ta fito daga faduwarta, Allah zai tuba a kansa".
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]

Bayani

Hadisin ya nuna cewa Allah mai girma da daukaka yana karbar tuba daga bawansa mai zunubi matukar dai rana ba ta fito daga yamma ba. Domin shine karshen lokacin karbar tuba kuma yana daga cikin manyan alamomin tashin kiyama.

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (14)
kashe kashe
  • . .