أَنَّ رَسُولَ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ رَخَّصَ فِي الْعَرِيَّةِ يَأْخُذُهَا أَهْلُ الْبَيْتِ بِخَرْصِهَا تَمْرًا، يَأْكُلُونَهَا رُطَبًا.
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح مسلم: 1539]
المزيــد ...
An rawaito daga Zaid Bn Sabit -Allah ya yarda da shi- "Lallai cewa Annabi yayi rangwame ga mai Ariyya: ya siyar da ita kafin ta bushe" a wata riwayar ta Muslim: "Zai sauketa Dabino, da zasu ci Danyan Dabino
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]