Karkasawa: . . .
عَنْ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ عُمَرَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمَا: أَنَّ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ

نَهَى عَنْ بَيْعِ الثِّمَارِ حَتَّى يَبْدُوَ صَلاَحُهَا، نَهَى البَائِعَ وَالمُبْتَاعَ.
[صحيح] - [متفق عليه] - [صحيح البخاري: 2194]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Umar -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Cewa -Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi- ya hana Sayen Yayan itatuwa har sai sun bura, kuma ya hana Mai saye da Mai sayerwa"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Manzon Allah -tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi- ya hana cinikin 'ya'yan itatuwa har sai Alamar nunar su ta Bayyana, kuma yayi hanin ne ga Mai saye da mai siyarwa

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (17)
kashe kashe
  • . .