lis din Hadisai

Na jewa Manzon Allah SAW sai na ce ya Manzon Allah mu muna kasar da Ahlil kitabi bi shin zamu iya cin abunci a Koransu ?
عربي Turanci urdu
Idan ka aika karanka na farauta kuma ka ambaci sunan Allah, to abinda duk abinda ya kamo maka
عربي Turanci urdu
Mun ta so Zomo a kwarin Zahran sai Mutane suka bishi a guje sai suka ka kasa
عربي Turanci urdu
Wanda ya riƙi wani kare saidai karen farauta ko kiwo ƙiradi biyu zai ragu daga aikinsa kowace rana
عربي Turanci urdu