Karkasawa:
عن أبي هريرة رضي الله عنه قال: قال النبي صلى الله عليه وسلم:

«مَن أحبَّ الحسن والحُسين فقد أحبَّني، ومَن أبغضهما فقد أبغضني».
[صحيح] - [رواه ابن ماجه وأحمد] - [سنن ابن ماجه: 143]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "Duk wanda Ya so Hassan da Husaini to haqiqa ya so ni, kuma duk wanda yaqi su to haqiqa ya qini"

الملاحظة
والنسائي في الكبرى.
النص المقترح لا يوجد...

[Ingantacce ne] - [Ibnu Majah ne ya Rawaito shi - Ahmad ne ya rawaito shi]

Bayani

Duk wanda yaso hasan da Husain jikokin Manzon Allah SAW to haqiqa yaso manzon Allah SAW kuma duk wanda yake qins to haqiqa yana qin Manzon Allah SAW kuma wannan Dalili ne da yake nuna Matsayinsu

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (16)
kashe kashe
Kari