kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

wani mutum ya zo a lokacin Annabi- mai tsira da amincin Allah su kara tabbata a gareshi- yana yiwa mutane huduba a ranar juma`a. sai ya ce: kayi salla ne ya kai wane? sai ya ce: a`a, sai annabi ya ce: tashi kayi raka`a biyu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci