lis din Hadisai

Cewa Manzon Allah -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- anzo masa da wani Mutum ya sha giya, sai aka yi masa Bulala da zarbar Dabino kwatankwacin Arba'in
عربي الإنجليزية الأوردية
"Duk abun Shan da ya sa Maye to Haramun ne"
عربي الإنجليزية الأوردية
Haramta giya ya sauka ne kuma ana yin ta daga abubuwa biyar ne: inibi, dabino, zuma, alkama, da sha'ir"
عربي الإنجليزية الأوردية
An zuwarwa Manzon Allah SAW da wani Mutum ya Sha Giya, sai ya ce: "Ku masa Duka"
عربي الإنجليزية الأوردية
Kada ku tsine masa, na rantse da Allah ban san wani abu daga gare shi ba sai dai yana son Allah da ManzonSa
عربي الإنجليزية الأوردية