kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Lallai cewa Manzo da wani Mutum sai aka ce da shi: Wannan wane ne gemunsa yana xigar giya, sai ya ce: Mu an hana mu bi kwakwaffi, kuma sai dai in wani abu ya bayyana a gare mu sai muyi riqo da shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
ina rokonka da girman Allah shin kaji Manzon Allah - SAW- yana cewa: Ka amsa mini, Ya Allah ka tallafa masa da Ruhu Mai Tsarki? Ya ce: Ey, haka ne.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci