عن أبي قَتَادَةَ الأَنْصَارِيِّ رضي الله عنه قال: كان رسول الله صلى الله عليه وسلم يقرأ في الركعتين الأُولَيَيْنِ من صلاة الظهر بفاتحة الكتاب وسورتين، يُطَوِّلُ في الأولى، و يُقَصِّرُ في الثانية، و يُسْمِعُ الآية أحيانا، وكان يقرأ في العصر بفاتحة الكتاب وسورتين يُطَوِّلُ في الأولى، و يُقَصِّرُ في الثانية، وفي الركعتين الأُخْرَيَيْنِ بِأُمِّ الكتاب، وكان يُطَوِّلُ في الركعة الأولى من صلاة الصبح، ويُقَصِّرُ في الثانية.
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Katada Al'ansari ya ce: "Annabi ya kasance yana Karantawa a raka'o'i na biyun Sallar Azahar Fatiha da Surori biyu. ya tsawaita a ta farko kuma ya takaita a ta biyu, kuma yana jiyar da Ayar wani lokaci, kuma yana karantawa a la'asar Fatiha da kuma surori biyu yana tsawaitawa a ta farko kuma yana takaitawa a ta biyu, a kuma rakaio'in karshe da fatiha, kuma yana tsawaitawa a ta farko ta sallar Asuba, kuma takaitawa.
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Annabi ya kasance a Al'adarsayana karantawa bayan Fatiha wata Surar daga Alkur'ani a cikin Raka'o'i biyun farko na sallar Azahar da La'asar, kuma yana tsawaitawa a ta farko ta fi ta biyu, kuma yana jiyar da Sahabbansa abinda yake karantawa wani lokaci, kuma yana Karantawa a cikin tauku da ta hudu Fatiha kawai, kuma yana tsawaita karatu a Sallar Asuba kuma ya takaitawa a ta biyu, sai dai da Mutum wani lokaci a ta uku ko ta hudu da sura bayan Fatiha ya harta sabida samun dalilai da suka zo kan halaccin hakan.